Isa ga babban shafi
Lafiya Jari ce

Yadda ficewar likitoci ke kassara kiwon lafiyar Afrika kashi na biyu

Wallafawa ranar:

Shirin Lafiya jari ce a wannan mako tare da Azima Bashir Aminu ya dora akan maudu'in makon da ya gabata wato amtsalar nan ta kaurar likitocin matalautan kasashe irin Najeriya zuwa manyan kasashe.

Yadda ficewar likitoci ke kassara kiwon lafiya a Afrika kashi na biyu.
Yadda ficewar likitoci ke kassara kiwon lafiya a Afrika kashi na biyu. © Seyllou / AFP
Talla

A cikin shirin zaku ji yadda wasu alkaluma ke nuna tabarbarewa lamurran kiwon lafiyar Najeriya sakamakon ficewar tarin likitocin kasar zuwa kasashen Birtaniya, Amurka da kuma Canada baya ga yankin gabas ta tsakiya.

Wasu alkaluma na nuni da cewa cikin fiye da likitocin Najeriya dubu saba'in da biyar akalla dubu arba'in na aiki a ketare.

Ku latsa alamar sauti don sauraron cikakken shirin..............

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.