Ma'aikatan lafiya a kasar Ghana na tserewa zuwa kasashen Turai
Kasar Ghana ta shiga cikin jerin kasashe masu tasowa dake fuskantar matsalar karancin masu aikin kula da lafiya, sakamakon yadda kwararrun ma’aikatan ta ke ficewa zuwa kasashen Turai.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Kunna - 03:13
Talla
Rahotonni sun rawaito cewa, kusan masu aikin jinya akasari nas-nas 1,200 suka tsere zuwa Birtaniya don yin aiki a can.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton Sham-un Bako.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu