Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Gwamnatin Najeriya ta sake kokawa kan yawaitar yaran da ba sa zuwa makaranta

Wallafawa ranar:

Gwamnatin Najeriya ta sake bayyana damuwa a kan yawan yaran da basa zuwa makaranta a yankin arewacin kasar, wadanda ta bayyana yawansu a matsayin barazana ga zaman lafiyar yankin. 

Wani malamin makaranta yayin karantar da dalibai a Garejin Muna da ke arewa maso gabashin Najeriya.
Wani malamin makaranta yayin karantar da dalibai a Garejin Muna da ke arewa maso gabashin Najeriya. UNICEF/Naftalin/Handout via REUTERS
Talla

Alkaluma sun nuna cewa akalla yara dubu 680 ne basa zuwa makaranta a Jihar Kaduna, yayin da yawansu ya kai sama da dubu 500 a Jihar Gombe.

Dangane da wannan matsala da kuma barazanar da tattare da shi, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Abba Haladu, shugaban hukumar kula da karatun manyan mutane a Najeriya, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.