Bakonmu a Yau
'Yan bindiga sun sake sace mutane akan hanyar Birnin Gwari zuwa Kaduna
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:38
Rahotanni daga Kaduna a Najeriya sun ce tsawon jiya Laraba ‘yan bindiga sun ci karensu ba babbaka a tsakanin Birnin Gwari zuwa Kaduna inda suka tattara mutane da dama duk da cewa akwai jerin gwanon motoci da rakiyar jamian tsaro.
Talla
Bayanai sun ce akasarin mutanen da aka sace na kan hanyar zuwa Kano ne don harkar kasuwanci.
Wakilinmu da ke Kaduna Aminu Sani Sado ya tattauna da wata baiwar Allah da ta tsallake rijiya da baya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu