Yau Litinin aka bude rumfunan zabe a kasar Chadi, don zaben shugaban kasa da zai kafa sabuwar gwamnatin Chadi da ta kasance karkashin mulkin soji na tsahon shekaru 3.
Talla
Kan wannan batu Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Dicko Abdurrahmane daga jamhuriyar Nijar, wanda ya yi bayani kan yadda yake kallon zaben.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu