Bakonmu a Yau
Kwamishinan tsaron Kaduna kan sabbin matakan kawo karshen 'yan bindiga
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:07
A Najeriya, sanadiyyar tsanantar hare-haren ‘yan bindiga da masu yin garkuwa da mutane don karbar kudin fansa, hakan ya ya sa gwamnatin jihar Kaduna bin sahun wasu jihohin Arewacin kasar na daukar matakin kulle layukan sadarwa tare da wasu matakai don ganin an shawo kan matsalar tsaro da ta addabi yankin.
Talla
Wakilinmu na Kaduna, Aminu Sani Sado, ya zanta da Samuel Aruwan, kwamishinan al'amurran tsaro da harkokin cikin gida na Jihar ta Kaduna akan matakan da gwamnatin jihar ta dauka.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu