Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Farfesa Usman Yusuf kan sakin Daliban kwalejin aikin gona 27
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:34
A Najeriya, yau Alhamis ake dakon gabatar da dalibai 27 na kwalegin koyon Aikin Gona dake Kaduna da aka sace kusan watanni biyu da suka gabata, bayan da aka yi nasarar kubutar da su jiya Laraba.
Talla
Sakin daliban ya biyo bayan shiga lamarin da tsohon Shugaban kasar Olusegun Obasanjo da kuma fitaccen malamin addini Sheikh Dr Ahmed Gumi suka yi.
Garba Aliyu Zaria ya tuntubi Farfesa Usman Yusuf na hannun daman Sheikh Gumi wanda aka yi komi a gabansa, ga kuma yadda zantawarsu ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu