Bakonmu a Yau
Tattaunawa da Ibrahim Dalhatu shugaban kungiyar Malaman Kaduna kan satar dalibai
Wallafawa ranar:
Kunna - 04:37
‘Yan bindiga a Najeriya sun yi awon gaba da dalibai 140 daga makarantar Bethel Baptist High School a karamar hukumar Chikun da ke jihar Kaduna.
Talla
Ibrahim Dalhatu, shi ne shugaban kungiyar Malaman makarantun boko a jihar ta Kaduna, ya bayyana wa Abdoulkarim Shikal yadda matsalar satar daliban ke shafar makomar ilimi a jihar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu