Isa ga babban shafi
RAHOTO

'Yan Nijar na fuskantar matsin tattalin arziki saboda takunkumin da aka sanya mata

Sama da watanni 3 da juyin milkin da sojoji suka yi a Jamhuriyar Nijar abinda ya sa kungiyar ECOWAS ta sanyawa kasar takunkumin karya tattalin arziki.

Firaministan Nijar kenan, Ali Mahamane Lamine Zeine yayin wani taron manema labarai a Yamai.
Firaministan Nijar kenan, Ali Mahamane Lamine Zeine yayin wani taron manema labarai a Yamai. REUTERS - STRINGER
Talla

Yanzu haka kasar na fuskantar matsaloli da dama wadanda suka shafi tsadar rayuwa ta fuskoki daban daban, abinda ya tilastawa gwamnatin sojan kasar zabtare kasafin kudin shekarar 2023 da kusan 40%. 

Takunkuman da kungiyar ECOWAS ta kakabawa Jamhuriyar Nijar ya fara tasiri wajen aikin ma'adanin Uranium saboda karancin sinadaran da ake amfani da su wajen hakar ma'adanin.

Shiga alamar sauti, domin sauraron rahoton Murtala Adamu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.