Sama da mutum 300 sun kamu da cutar kwalara a Kudancin Najeriya
Al'ummar karamar hukumar SOKU dake jihar Rivers a Kudu Maso Kudancin Najeriya sun koka ta yadda cutar amai da gudawa ta hallaka a kalla mutane 7 kuma sama da mutun 300 ne ke cigaba da karbar kulawar gaggawa a asibitin yankin.
Wallafawa ranar:
Kunna - 02:51
Talla
Bayanai sun ce, wannan ya samo asali ne daga gurbataccen ruwan sha da al'ummar ke amfani da shi.
Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken rahoton da Murtala Addamu ya gabatar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu