An samu bomb a sansanin ‘yan gudun hijira na Maiduguri
A Najeriya wasu rahotanni na nuna cewar an gano Bomb a sansanin ‘yan gudun hijira da suka daidaice sakamakon hare-haren Boko Haram a Maidugurin jihar Borno
Wallafawa ranar:
Shaidun gani da Ido ya shaidawa kamfanin dillancin labarai na AFP cewar yanzu haka an kama wasu mutane 2 da ake zargi da shiga da Bomb din a cikin mutane ‘yan gudun hijira.
An kuma gano Bomb din ne a wata Makarantar Furamare ta Yerwa, abinda ya sa hankullan mutane tashi a wurin har sai da Soji suka kwance shi.
Akasarin hare-haren da ake kaiwa a yankunan Arewa maso gabashin Najeriya dai kungiyar Boko Haram ce ke daukar alhakin kais u.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu