Najeriya
Boko Haram: Sarakunan Hausawa sun yi gargadi ga mazauna Lagos
Majalisar Sarakunan Mutanen arewa a Lagos, ta yi gargadi ga mutanen arewa a wani a wani taron manema labarai, bayan harin da kungiyar Boko Haram tace ta kai Unguwar Apapa makwanin uku da suka gabata. Mahaman Salisu Hamisu ya halarci taron kuma ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Sarakunan Hausawa sun yi gargadi ga mazauna Lagos
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu