Isa ga babban shafi
Yemen

Kasashen Larabawa sun kaddamar da harin sama a Yemen

Kasashe biyar ne suka karba wa kiran da hukumomin kasar Yemen suka yi na a taimaka ma ta domin yaki da mayakan Huthi wadanda kawo yanzu suka mamaye muhimman yankuna na kasar.

Un tank de l'armée yéménite positionné à Aden, le 22 mars 2015, la ville où est retranché le président Abd Rabbo Mansour Hadi.
Un tank de l'armée yéménite positionné à Aden, le 22 mars 2015, la ville où est retranché le président Abd Rabbo Mansour Hadi. REUTERS/Yaser Hasan
Talla

Kasashen Saudiyya, Bahrain, Qatar, Hadaddiyar Daular Larabawa da Kuweit, sun bayyana cikakken goyon bayansu ga gwamnatin shugaba Abdur Rabo Mansur Hadi, yayin da kungiyar kasashen Larabawa ta bukaci a yi amfani da karfin soja domin fatattakar mayakan na Huthi.

Kasashen Saudiyya, Maroko, Pakistan, Jordan da Sudan, sun amince da kai hare haren soja musamman ta sama domin kare kasar, yayin da Iran da kuma Iraki suka nuna rashin amincewarsu da haka.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.