Boko Haram
‘Yan gudun hijira na kwarara Kano da Jigawa
Sakamakon karbe ikon wasu garuruwa da Mayakan Boko Haram suka yi a Jihohin Borno da Yobe da Adamawa da ke yankin arewa maso gabacin Najeriya, yanzu haka ‘yan gudun hijira ne ke ci gaba da kwarara zuwa Jihohin Kano da Jigawa a arewa maso yammaci don tsira daga tashin hankalin addabi yankinsu. Wakilinmu Abubakar Issa Dandago ya aiko da Rahoto daga Kano.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: ‘Yan gudun hijira na kwarara Kano da Jigawa
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu