Isa ga babban shafi
Afrika ta Tsakiya

Afrika ta tsakiya: ‘Yan gudun hijira suna kwarara a Kamaru

Daruruwan ‘Yan gudun hijira ne ke ci gaba da kwarara daga kasar Jamhuriyyar Afrika ta tsakiya zuwa garin Garouaboulai da ke kan iyaka a kasar Kamaru. Dubban mutane suka mutu sakamkon rikicin Afrika ta tsakiya da ked a nasaba da rikicin addini tsakanin Musulmi da Kirista. Wakilin RFI a Kamaru, Abdolahi Sadou ya tattauna da wasu daga cikin ‘Yan gudun hijirar da suka gudu daga Afrika ta tsakiya a cikin Rahotonsa.

Musulmin da ke rayuwa a birnin Bangui na Afrika ta tsakiya
Musulmin da ke rayuwa a birnin Bangui na Afrika ta tsakiya REUTERS/Siegfried Modola
Talla

03:08

Rahoto: Afrika ta tsakiya: ‘Yan gudun hijira suna kwarara a Kamaru

RFI

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.