Kwallon Kafa
Amurka na son FIFA ta dauki mataki akan Rasha
Wasu ‘Yan Majalisar Dattijan Amurka sun bukaci hukumar FIFA ta haramta wa kasar Rasha damar daukar nauyin gasar cin kofin duniya a 2018 saboda rawar da ta taka a rikicin kasar Ukraine musamman ballewar yankin Crimea.
Wallafawa ranar:
Talla
‘Yan Majalisar Amurka 13 ne daga bangaren Jam’iyyar Republican da Democrat suka rubutawa hukumar FIFA bukatar a dakatar da ba rasha damar karbar bakuncin gasar.
A cewarsu ba Rasha dama zai kara ba shugaban kasar Vladimir Putin girma a idon duniya.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu