Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Saurari ra'ayinka game da rikicin siyasar kasar Guinea Bissau

Wallafawa ranar:

Biyar Daga cikin ‘Yan Takarar shugabancin kasar Guinea Bissau, sun bukaci soke zaben da aka yi a karshen mako, saboda abinda suka kira, tafka magudi, kamar yadda jagoransu, kuma Tsohon shugaban kasa, Kumba Yala, wanda sakamakon ya nuna shine na biyu, ya shaidawa manema labarai. Game da wannan batu ne muka nemi ra'ayin masu saurare akan wannan ikirarin da 'Yan adawar kasar.

Wata Runfar zabe a Guinea Bissau
Wata Runfar zabe a Guinea Bissau Miguel Martins/RFI
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.