Bakonmu a Yau
Tattaunawa a Dr Abubakar Nagoma kan yajin aikin kungiyar likitoci a Najeriya
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:32
A yau ne kungiyar Likitoci masu neman kwarewa a Najeriya ta tsunduma yajin aikin gargadi na kwanaki 5, a wani yunkuri na tilastawa gwamnatin kasar cika musu alkawurran da ta dauka tsawon lokaci.
Talla
Domin jin wasu daga cikin bukatun da suke son gwamnati ta cimma musu, Khamis Saleh ya tattauna da Dr Abubakar Nagoma shugaban kungiyar likitoci masu neman kwarewa shiyar Arewa maso Yammacin kasar.
Ku latsa alamar sauti don sauraren cikakkiyar hirar..........
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu