Bakonmu a Yau
'Yan bindiga sun kori dubban mutane daga gidajensu a Giwa
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:28
Mazauna karamar hukumar Giwa dake Jihar Kadunan Najeriya na ci gaba da fuskantar hare haren 'yan bindigar da suke hallaka mutane ba tare da kaukautawa ba.
Talla
A cikin mako guda da ta gabata, sau 4 wadannan Yan ta’adda na kai hari wasu kauyukan yankin, inda suka kashe mutane da dama, cikin su harda 23 da aka kashe jiya Talata.
Dangane da wannan matsala, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da wani mazaunin Yankin, Malam Yusuf Ibrahim Mai Kyauro, kuma ga yadda zantawar su ta gudana.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu