Nijar
Lafiya: Gwamnatin Nijar ta kasa biyan bashi
Gwamnatin Kasar Nijar ta kasa cika alkawarin bayar da magani kyauta ga yara kanana daga sabbin haihuwa zuwa masu shekaru biyar a asibitocin kasar sakamakon kasa biyan bashin da ke wuyanta na sayo magani. Sule Maje ya aiko da Rahoto daga Birnin Yamai.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Gwamnatin Nijar ta kasa biyan bashi
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu