Nijar
Malaman addini sun la’anci littafin ilimin jima’I a Nijar
Wata Takaddama ta kaure tsakanin wasu kungiyoyin Malaman adinin Musulunci da hukumomin da ke kula da ilimin sakandare, akan wani littafi da ake Nazari kansa da malaman suka ce ba su amince a koyar da darasin da ke cikinsa ga Yaran kasar ba saboda gurbacewar tarbiyar Addinin Islama. Wakiliyar RFI daga Niamey Kouboura iIllo ta aiko da rohoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Malaman addini sun la’anci Littafin ilimin jima’I a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu