Tsadar Rayuwa a Kaduna
'Yan Najeriya sun daina cin abinci sau uku a rana
Duk da matakai da hukumomi a Najeriya ke cewa suna dauka dangane da tsadar rayuwa, har yanzu a jihar Kaduna jama'a da dama na kokawa sakamakon halin kunci da suka tsinci kansu a ciki a bisa hauhawan farashin kayayyakin abinci inda magidanta da dama ba sa iya ciyar da kansu sau uku a rana.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:08
Talla
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahoton Aminu Sani Sado daga jihar Kaduna
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu