Isa ga babban shafi
Nijar

Boko Haram : Ana aikawa da sako a kauracewa kayan Lambu a Nijar

Bayan Barazanar kawo hari da shugaban Boko Haram ya yi wa kasar Nijar, yanzu wasu ‘Yan kasa na ci gaba da samun wani sako ta wayoyin salula da ke yin hani ga amfani da kayan lambun da aka fito da su daga arewacin Nijeriya. Sakon na bayyana cewa ‘Yan boko haram sun sa wa kayan lambun wani sinadarin guba. Daga Yamai Sule Maje ya aiko da Rahoto.

Marie-Line Darcy
Talla

02:02

Rahoto: Ana aikawa da sako a kauracewa kayan Lambu a Nijar

RFI

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.