Nijar
Boko Haram : Ana aikawa da sako a kauracewa kayan Lambu a Nijar
Bayan Barazanar kawo hari da shugaban Boko Haram ya yi wa kasar Nijar, yanzu wasu ‘Yan kasa na ci gaba da samun wani sako ta wayoyin salula da ke yin hani ga amfani da kayan lambun da aka fito da su daga arewacin Nijeriya. Sakon na bayyana cewa ‘Yan boko haram sun sa wa kayan lambun wani sinadarin guba. Daga Yamai Sule Maje ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Rahoto: Ana aikawa da sako a kauracewa kayan Lambu a Nijar
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu