Najeriya
Kwalera: Mutane 7 sun mutu a Kano
Akalla mutane bakwai aka ruwaito sun mutu sakamakon barkewar cutar Amai da gudawa ko Kwalera a wasu kauyukan Jihar Kano a Najeriya. An bayyana bullar cutar a Kananan hukumomi guda Tara. Abubakar Isa Dandago ya aiko da Rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwalera: Mutane 7 sun mutu a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu