Najeriya
Sasanta rikicin makiyaya da manoma a Najeriya
A wani yunkuri na sasanta rikicin makiyaya da manoma a tsakiyar Najeriya, Sipeto Janar M.D Abubakar, ya kafa wani kwamiti da ya ke zagayawa sassan da rikicin ke addaba, inda suka yada zango a Jihar Filato suka tattauna da bangarorin biyu a jihar. Wakilinmu a Jos, Muhammad Tasiu Zakari ya aiko ma na da wannan rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
Kwamitin sasanta rikicin makiyaya da manoma a Najeriya
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu