An sako jagororin 'yan adawar Senegal Sonko da Faye - Lauyansu
A yammacin jiya Alhamis ne aka sako madugun 'yan adawar Senegal Ousmane Sonko da kuma dan takarar shugabancin kasar na jam’iyarsa Bassirou Diomaye Faye daga gidan yarin Dakar, kwanaki 10 gabanin zaben kasar, kamar yadda daya daga cikin lauyoyinsu Cheikh Koureyssi Ba ya bayyana.
Wallafawa ranar: