Isa ga babban shafi

Kasar Zimbabwe na shirin karbar tallafin hatsi daga Rasha

Kasar Zimbabwe ta tabbatar da shirin karbar kason farko na hatsi da Russia ta tura mata a matsayin tallafin magance matsalar karancin abinci da kasar ke fuskanta a sakamakon mamayar Ukraine da ta yi.

Shugaban kasar Zimbabwe tare da takwaransa na kasar Rasha a ranar 27.07.2023
Shugaban kasar Zimbabwe tare da takwaransa na kasar Rasha a ranar 27.07.2023 AP - Mikhail Metzel
Talla

A shekarar da ta gabata ne dai shugaba Vladimir Puttin ya tura hatsi kyauta ga wasu kasashen Afirka guda 6 ciki har da Zimbabwe, yayin wani taro da ya gudana a Saint Petersburg na neman a sahalewa Ukraine safarar hatsi ta tekun bahar maliya.

Bayan Zimbabwe, Putin ya alkawarta tura hatsin ga kasashen Mali, Somalia, Jamhuriyar Afirka ta Tsakiya, Eritrea da kuma Burkina Faso.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.