Kokuwa
Za’a bude gasar kokuwa a Maradi
A yau ne za’a bude gasar kokuwa a Jamhuriyyar Nijar a birnin Maradi, bayan fara gasar a shekarar 1975 a birnin Tawa, kuma tun a lokacin ne ake gudanar da gasar ta kokuwa duk shekara. Yanzu haka an gudanar da gasar sau 31 bayan kammala gasar a bara a birnin Tliberi.
Wallafawa ranar: Chanzawa ranar:
Talla
Al’ummar Nijar dai sun dauki wannan gasa ta kokuwa da muhimmaci, kuma shugaban hukumar kokuwar Abdullahi Sani a Jamhuriyyar Nijar yace sun shirya tsab domin gudanar da gasar a bana.
Akwai kyautar kudi CFA Miliyan 10 da za’a ba duk wanda ya lashe takobin gasar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu