Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Karin kudin aikin Hajjin bana a Najeriya ya shafi maniyyata da dama

Wallafawa ranar:

Hukumar alhazai a Najeriya, ta sanar da karin kusan Naira milyan biyu a kan kujerar aikin hajjin bana ga maniyatan da suka riga suka zuba kudadensu.

Masana dai na ganin rashin maniyyatan baya rasa nasaba da tsadar kudin da aka samu daga hukumomin Najeriyar.
Masana dai na ganin rashin maniyyatan baya rasa nasaba da tsadar kudin da aka samu daga hukumomin Najeriyar. © PremiumTimes
Talla

Wannan dai mataki ne da ya yi matukar bai wa jama’a mamaki, tare da kara haifar da fargar cewa dubban maniyata ba za su iya sauke faralin na shekarar bana ba.

Abin tambayar shine, wane tasiri wannan mataki zai yi a kan maniyatan Najeriya na shekarar bana?

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.