Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

An cika shekara guda da fara yakin kasar Sudan

Wallafawa ranar:

A farkon wannan makojn ne yakin da ake gwabzawa a Sudan tsakanin sojojin kasar karkashin Janar Abdel Fattah al-Burhan da kuma dakarun RSF da ke karkashin Mohamed Hamdan Dagalo ke cika shekara guda.

Wata kasuwar dabbobi ta Al-Fasher da barin wuta ya lalata a rikiciin da ke wanzuwwa tsakanin dakarun gwamnati da na RSF masu kai daukin gaggawa ranar 1 daya ga Satumba, 2023.
Wata kasuwar dabbobi ta Al-Fasher da barin wuta ya lalata a rikiciin da ke wanzuwwa tsakanin dakarun gwamnati da na RSF masu kai daukin gaggawa ranar 1 daya ga Satumba, 2023. AFP - -
Talla

Rikicin da aka faro a ranar 14 ga watan Afrilun shekarar 2023, ya yi sanadiyar rasa rayuka da dama da kuma raba miliyoyi da muhallansu, wanda a yanzu MDD ta ce akwai barazanar barkewar yunwa a kasar.

Bangarori da dama ne dai suka yi yunkurin warware wannan rikici amma abin yaci tura.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin tare da Nasiru Sani.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.