Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Matakin hadin gwiwar da Nijar ,Mali da Burkina Faso suka dauka, na sanar da ficewa daga ECOWAS

Wallafawa ranar:

Daga cikin muhimman labarun makon jiya da shirin ya sake waiwaya domin bitarsu akwai, matakin hadin gwiwar da Nijar da Mali da kuma Burkina Faso suka dauka, na sanar da ficewa daga kungiyar ECOWAS.Sai kuma sake karya darajar Naira da gwamnatin Najeriya ta yi, karo na biyu  cikin watanni 8.A Turai kuwa, za a ji yadda zanga-zangar  manoma ta bazu zuwa sassan nahiyar saboda adawa da wasu sauye-sauyen mahukuntan kasashen yankin da suka ce ba za su lamunta ba.

Taron kungiyar ECOWAS ko CEDEAO a Abuja
Taron kungiyar ECOWAS ko CEDEAO a Abuja © KOLA SULAIMON / AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.