Isa ga babban shafi
Mu Zagaya Duniya

Dubi akan matakin gwamnatin mulkin sojin Nijar na katse huldar aiki da dakarun Amurka

Wallafawa ranar:

Daga cikin muhimman batutuwan da shirin ya waiwaya a wannan makon akwai matakin Gwamnatin mulkin sojin Jamhuriyar Nijar na kawo karshen yarjejeniyar tsaro da ke tsakanin kasar da Amurka.

Sojojin Nijar na atisaye da takwarorinsu na Amurka a yanki Diffa, Niger, 4 maris, 2014. REUTERS/Joe Penney/File photo
Sojojin Nijar na atisaye da takwarorinsu na Amurka a yanki Diffa, Niger, 4 maris, 2014. REUTERS/Joe Penney/File photo REUTERS/Joe Penney/File photo
Talla

A Najeriya kuwa hukumar kare hakkin dan Adam ta kasar ce ta kawo karshen binciken da take gudanarwa kan zargin da ake yi wa rundunar sojin kasar na tilasta wa mata akalla dubu 10 zubar da juna biyun da suka samu a bisa tilas daga mayakan Boko haram

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.