Kasuwanci
Yadda matsin rayuwa ya tilastawa 'yan Najeriya fasa rumbunan abinci
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:22
Shirin Kasuwa akai miki dole tare da Ahmed Abba a wannan makon ya yada zango ne a Tarayyar Najeriya, inda ya yi dubi kan matsanancin kuncin rayuwar da al’umman kasar suka shiga da har ta kai ana fasa rumbunan abinci ko tare manyan motocin dakon kaya a tituna ana kwasan abinci.