Isa ga babban shafi
Kasuwanci

Yadda matsin rayuwa ya tilastawa 'yan Najeriya fasa rumbunan abinci

Wallafawa ranar:

Shirin Kasuwa akai miki dole tare da Ahmed Abba a wannan makon ya yada zango ne a Tarayyar Najeriya, inda ya yi dubi kan matsanancin kuncin rayuwar da al’umman kasar suka shiga da har ta kai ana fasa rumbunan abinci ko tare manyan motocin dakon kaya a tituna ana kwasan abinci.

Wasu 'yan Najeriya bayan wawure dakin ajiye abinci da ke birnin Jos a jihar Plateau.
Wasu 'yan Najeriya bayan wawure dakin ajiye abinci da ke birnin Jos a jihar Plateau. AFP
Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.