Isa ga babban shafi
Tattaunawa da Ra'ayin masu saurare

Najeriya: Tsadar rayuwa ta tilastawa mutane satar abinci a rumbunan gwamnati

Wallafawa ranar:

A Nageriya daidai lokacin da ake fama da fatara da kuma tsadar rayuwa,  jama’a sun bullu da wani sabon salo na yin wasoson abincin da aka jibge a cikin rumbunan da aka bayyana cewa mafi yawan su mallakar gwamnati ne 

Wasu 'yan Najeriya bayan wawure dakin ajiye abinci da ke birnin Jos a jihar Plateau.
Wasu 'yan Najeriya bayan wawure dakin ajiye abinci da ke birnin Jos a jihar Plateau. AFP
Talla

Abin tambayar shine, mecece makomar wannan bakuwar dabi’a da wasu ‘yan Najeriya suka bullo da ita a cikin wannan yanayi na fatara da kuma tsadar rayuwa?

Wadanne matakai suka kamata a dauka domin shawo kan wannan matsala da ka iya rikidewa domin kasancewa barazana, hattama ga bangaren tsaron kasar.

Shiga alamar sauti, domin sauraron cikakken shirin.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.