Dandalin Nishadi
Tattaunawa da Ado Ahmad gidan dabino a shirin Nishadi
Wallafawa ranar:
Kunna - 21:01
A ciikin shirin Nishadi na wannan mako,Mahaman Salisu Hamisu ya samu tattaunawa da Ado Ahmad gidan dabino wanda ya sha'ara a duniyar fina-finai na Kanywood a Najeriya,mutumen da ake shirin baiwa kyaututtuka a jihar Lagas dake kudancin kasar a ranar asabar 17 ga watan disemba na shekara ta 2022.Salisu Hamisu ya kuma duba ci gaban da aka samu a kungiyar Tal National ta jamhuriyar Nijar.