Dandalin Nishadi
Nishadi: An kaddamar da kungiyar shirya finafinai ta Najeriya da Nijar a Zendar
Wallafawa ranar:
Kunna - 20:24
Shirin 'Dandalin Nishadi' tare da Mohaman Salissou Hamissou ya tattauna ne kan kaddamar da kungiyar masu shirya finafinai ta Najeriya da Nijar da aka gudanar a birnin Zendar dake jihar Damagaram a jamhuriyar Nijar. Sai kuma batun wani da ya maka shaharerriyar jarumar shirya finafinai ta Kannywood Hadiza Gabon a gaban kotu.