Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Tattaunawa da Farfesa Khalid kan bukatar sake bude iyakar Najeriya da Nijar

Wallafawa ranar:

Malaman addinin Islama a Najeriya sun bi sahun wasu ‘yan kasar da Majalisar dokoki da ta dattawa, wajen bukatar ganin gwamnatin Najeriya ta bude iyakokin ta da Jamhuriyar Nijar domin sakin mara ga talakawan dake tsakanin kasashen biyu, sakamakon takunkumin karya tattalin arzikin da aka kakabawa kasar bayan juyin mulkin soji. 

Manyan motoci yayin da suka yi jerin gwano akan iyakar Najeriya da Nijar.
Manyan motoci yayin da suka yi jerin gwano akan iyakar Najeriya da Nijar. © Daily Trust
Talla

Rahotanni sun ce mazauna iyakokin kasashen biyu na Najeriya da Nijar na fuskantar mawuyacin hali wajen katsewar harkokin kasuwanci da kuma na yau da kullum. 

Dangane da haka Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Farfesa Khalid Aliyu, Sakataren kungiyar Musulmin Najeriya ta JNI kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.