Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Majalisa ta jinkirta muhawara kan bukatar bude iyakar Najeriya da Nijar

Wallafawa ranar:

Majalisar Dattawan Najeriya ta dakatar da muhawara akan kudurin da aka gabatar mata na bukatar sake bude iyakokin kasar da Jamhuriyar Nijar, sakamakon kuncin rayuwar da ya jefa mazauna jihohi 7 da ke makotaka da kasar, wadanda suka saba gudanar da harkokin kasuwanci a tsakaninsu.

Manyan motoci yayin da suka yi jerin gwano akan iyakar Najeriya da Nijar.
Manyan motoci yayin da suka yi jerin gwano akan iyakar Najeriya da Nijar. © Daily Trust
Talla

Rufe Iyakokin ya biyo bayan kudirin kungiyar ECOWAS sakamakon juyin mulkin da sojoji suka gudanar a ranar 26 ga  watan Yuli.

Sanata AbdurRahman Kawu Sumaila daga jihar Kano ne ya gabatar da kudurin, kuma Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da shi kan batun.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.