Yanzu haka azumin watan Ramadana ya shiga goma na karshe, inda ake bukatar al’ummar Musulmi da su dukufa wajen jajircewa da ibada da kuma neman daren Lailatul Qadri.
Talla
Domin sanin abin da ya dace Musulmi su mayar da hankali a kai, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Sakataren Kungiyar Jama’atul Nasril Islam a Najeriya, Dr. Khalid Aliyu.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakkiyar hirarsu.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu