Isa ga babban shafi
Bakonmu a Yau

Imam Abubakar Bala Gana kan falalar watan Ramadan

Wallafawa ranar:

Yayin da al’ummar Musulmin duniya ke ci gaba da gudanar da ibadar azumin watan Ramadana, Bashir Ibrahim Idris ya tattauna da Imam Abubakar Bala Gana, daya daga cikin malaman addinin Islama a Najeriya akan tasiri da kuma darussan da ake koya lokacin wannan ibada, kuma ga yadda zantawarsu ta gudana. 

Musulmi a birnin Khartoum na kasar Sudan yayin shirin rabon abincin buda baki a watan azumin Ramadan.
Musulmi a birnin Khartoum na kasar Sudan yayin shirin rabon abincin buda baki a watan azumin Ramadan. ASSOCIATED PRESS - Abd Raouf
Talla

A cikin watan na Ramadan ne aka fara saukar wa da fiyayyen hallita Annabi Muhammadu (S.A.W) da littafi mai tsarki.

Saboda tsarkin wannan wata ne ake rufe duk wani shaidani da kofofin gidan wuta sannan a bude kokofin gidan Al-jannah ga wanda Allah ya yassare wa. 

Shiga alamar sauti domin sauraron cikakkiyar tattaunawar.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Sauran kashi-kashi
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.