Karancin ruwan sama ya fara haddasa fari a jamhuriyar Nijar
Tsaikon ruwan sama da aka samu a cikin makwannin 2 zuwa 3 da suka gabata, ya haddasa fari a cikin gonakin wasu jahohin jamhuriyar Nijar, inda har ta kai a wasu wuraren yabanyar da ke gonakin ta fara bushewa.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:08
Talla
Danna alamar saurare domin jin cikakken rahoton tare da Ibrahim Malam Tchillo
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu