Isa ga babban shafi

Najeriya ke da kashi 31 na wadanda maleriya ke kashewa a duniya-WHO

Hukumar lafiya ta Duniya WHO, ta ce 31% na wadanda ke mutuwa saboda zazzabin cizon sauro a duniya, suna a Najeriya ne. Wadannan dai alkaluma ne da hukumar ta fitar a jiya, daidai lokacin da ake bikin ranar yaki da wannan cuta. 

Najeriya na dauke da kwatankwacin kashi 31 cikin 100 na adadin mutanen da zazzabin cizon sauro  ya kashe a fadin duniya.
Najeriya na dauke da kwatankwacin kashi 31 cikin 100 na adadin mutanen da zazzabin cizon sauro ya kashe a fadin duniya. REUTERS - EDGAR SU
Talla

To sai dai kamar yadda za a ji a wannan rahoto da wakilinmu Muhammad Kabiru Yusuf ya aiko mana, Najeriya na daga cikin kasashen da suka amince su yi amfani da wata allurar rigakafin wannan cuta. 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.