Najeriya ta bullo da manhajar kula da marasa lafiya
Gwamantin Najeriya ta kaddamar da wata sabuwar manhajar da marasa lafiya za su samu saukin ganawa da likitoci tare da rage cunkoso a cibiyoyin kiwon lafiyar kasar.
Wallafawa ranar:
Kunna - 03:02
Talla
An dai kaddamar da sabuwar manhajar ce a daidai lokacin da ake korafin cewa Najeriya, tana rasa kwararrun ma’aikatanta a fannin kiwon lafiya.
Wakilinmu a Bauchi Ibrahim Malam Goje da ya halarci bikin kaddamarwar a Bauchi.
Ku latsa alamar sauti domin sauraren cikakken rahotonsa.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu