Har yanzu ana neman 'yan matan da 'yan bindiga suka sace a Kaduna
Rahotanni daga Najeriya na cewa har yanzu al'ummar gundumar Awon da ke Kaduna na cikin halin jiran tsammani na rashin ganin fuskokin daliban nan mata su 8 da 'yan bindiga suka yi garkuwa da su a farkon watan Afrilu.
Wallafawa ranar:
Kunna - 01:28
Bayanai daga kasar na cewa, masu garkuwar sun sace 'yan matan ne lokacin da suke kan hanyar su ta zuwa makaranta.
Jihar Kaduna, na daga cikin jihohin Arewa maso Yammacin Najeriya, da masu dauke da makamai suka ci gaba da addaba, inda suke hana manoma da kuma dalibai sakata a yankin.
Shiga alamar sauti domin sauraron cikakken rahoton Aminu Sani Sado.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu