Isa ga babban shafi
MDD-Congo

MDD tace ‘Yan Tawayen Kony sun kashe yara 600

Majalisar Dinkin Duniya ta zargi kungiyar Yan Tawayen Lords Resistence Army, da sace yara kana 600 wadanda aka tilasta musu aikin soji a cikin shekaru biyu da suka gabata.

Joseph Kony kwamandan  kungiyar Yan Tawayen Lords Resistence Army
Joseph Kony kwamandan kungiyar Yan Tawayen Lords Resistence Army
Talla

Jami’in Majalisar Dinkin Duniya mai kula da kananan yara da ke yankunan tashin hankali, Radhika Coomaraswamy, yace yawancin yaran da ake kamawa, akan tilasta musu kashe ‘Yan uwansu.

Rahotan yace, ‘Yan Tawayen Joseph Kony sun kashe yara 45 daga shekarar 2009 zuwa 2012, yayin da kuma suka kama yara kanana 591 da kuma mata 268 a kasashen Jamhuriyar Demokradiyar Congo, Afrika ta Tsakiya, da kuma Sudan ta kudu.

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.