Syria-MDD-Iran
Brahimi ya nemi hadin kan Iran don magance rikicin Syria
Jekadan Majalisar Dinkin Duniya na musamman don sasanta rikicin kasar Syria, Ladkhar Brahimi, ya roki kasa Iran sasanta bangarorin Syria domin tsagaita wuta a lokacin da za’a gudanar da bukukuwan Babbar Sallah. Wannan kiran na zuwa ne a dai dai lokacin da Turkiya ke cewa, ‘Yan gudun hijirar Syria da suka shiga kasar sun zarce 100,000.
Wallafawa ranar: