Najeriya
An kai harin bom a Kano
Hukumomin tsaro na ci gaba da gudanar da bincike a game da wani hari bam da aka kai a birnin Kano a Tarayyar Najeriya da yammacin Alhamis. Kawo yanzu an tabbatar da mutuwar akalla mutum daya yayin da wasu akalla 8 suka samu raunuka a wannan lamari da ya faru a cikin wata tashar mota da ke unguwar Sabon Gari. Wakilin RFI Hausa na Kano Abubakar Issa Dandago ya aiko da rahoto.
Wallafawa ranar:
Talla
An kai harin bom a Kano
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu