Wasanni
Shirye shiryen kasashen Afrika na zuwa gasar cin kofin duniya
Wallafawa ranar:
Kunna - 10:00
Kasashen Afrika guda biyar da suka hada da Najeriya, Ghana, Kamaru, Algeria da Cote d'Ivoir na ci gaba da shirye shirye fara karawa a gasar cin kofin duniya da za a yi a Brazil. Kan wannan batu shirinmu na Dunitar Wasanni zai tattauna kamar yadda za ku ji tare da Mahmud Lalo.