FIFA
FIFA ta kaddamar da matakan yaki da cin hanci
Hukumar FIFA ta kaddamar da wasu matakai domin yaki da cin hanci da cogen wasa. Yanzu haka dai kwallon kafa na fuskantar kalubalen cin hanci da coge da matsalar sayar da wasa, lamarin da ya shafi matakin kwallon kafar a kasashen duniya baki daya.
Wallafawa ranar:
Talla
A wani bayanin da hukumar FIFA ta fitar tace wannan matsalar kalaubale ne ga hukumar dake bata mata suna.
Hukumar tace zata hada hannu da ‘yan sandan kasa da kasa da kuma ‘yan sanda a kasashe domin taimakawa ga yaki da wannan matsalar.
LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.
Hulda da mu