Isa ga babban shafi
Turai

Hukumomin a kasar Malta sun dakatar da bakin haure

Wasu yan gudu Hijira na ciggaba da fuskantar kalubale daga bangaren hukumomin kasar Malta a yanki Nahiyar Turey a daide lokacin da suka iso tsibirin Lampedusa.  

Talla

Hukumomi a kasar Malta sun hana  ‘yan gudu hijira su fiye da 100 cikin kwale kwale, su wuce zuwa Turai.
Ko a farkon wannan makon sai da wasu bakin hauren da yawansu ya kai 180, mafi yawansu daga Nahiyar Afirka, suka isa a tsibirin Lampe-dusa mallakin kasar Italiya.

Kungiyoyin fararen hula na ciggaba  da bayyana  damuwar su  kan yadda  hukumomin kasashen  Nahiyar  Turey  ke ciggaba da   keta  hakkin  bil adam,tareda tozartawa bakin haure.

 

LabaranSamun Labaran RFI, Hirarraki, Rubattattuun Labarai, Labarai game da wani, shirye-shirye.

Ku saurari dukannin labaran duniya ta hanyar sauke man hajar RFI

Rarbawa :
Babu shafi

Babu bayanan da ka bukata ko kuma sam babu su.